Skip to content
Fitowa 7:1-2

Fitowa 7:1-2

1
Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Duba, na maishe ka kamar Allah ga Fir’auna, ɗan’uwanka Haruna kuma zai zama annabinka.
2
Za ka faɗi kome da na umarce ka, ɗan’uwanka Haruna kuwa zai faɗa wa Fir’auna, yă bar Isra’ilawa su fita daga ƙasarsa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 90 chars

Options