Skip to content
Fitowa 6:2-4

Fitowa 6:2-4

2
Allah ya kuma ce wa Musa, “Ni ne Ubangiji.
3
Na bayyana ga Ibrahim, ga Ishaku da kuma ga Yaƙub a matsayin Allah Maɗaukaki, amma sunan nan nawa Ubangiji, ban bayyana kaina a gare su ba.
4
Na kuma kafa alkawari da su don in ba su ƙasar Kan’ana, inda suka yi zaman baƙunci.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options