Skip to content
Fitowa 5:20-21

Fitowa 5:20-21

20
Da suka bar Fir’auna, sai suka sadu da Musa da Haruna suna jira su sadu da su,
21
sai suka ce, “Bari Ubangiji yă duba, yă kuma hukunta ku! Kun maishe mu abin ƙyama ga Fir’auna da bayinsa, kuka kuma sa musu takobi a hannunsu don su kashe mu.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options