Skip to content
Fitowa 4:22-23

Fitowa 4:22-23

22
Sa’an nan ka gaya wa Fir’auna, ‘Ga abin da Ubangiji ya ce; Isra’ila shi ne ɗan farina,
23
na gaya maka, “Ka bar ɗana yă tafi domin yă yi mini sujada.” Amma ka ƙi ka bari yă tafi, saboda haka zan kashe ɗan farinka.’ ”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options