Skip to content
Fitowa 35:30-31

Fitowa 35:30-31

30
Sa’an nan ya ce wa Isra’ilawa, “Duba Ubangiji ya zaɓi Bezalel ɗan Uri, ɗan Hur, daga kabilar Yahuda,
31
ya kuma cika shi da Ruhun Allah, da fasaha, azanci da kuma sani cikin dukan sana’ar hannu,
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options