Skip to content
Fitowa 33:21-22

Fitowa 33:21-22

21
Sa’an nan Ubangiji ya ce, “Ga wani wuri kusa da ni inda za ka tsaya bisa dutsen.
22
A sa’ad da ɗaukakata tana wucewa, zan sa ka a cikin tsaguwar dutsen, in rufe ka da hannuna har sai na wuce.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options