Fitowa 33:19-20
19
Sai Ubangiji ya ce, “Zan wuce a gabanka, Ni Ubangiji zan yi shelar sunana a gabanka. Zan yi alheri ga duk wanda na so in yi masa alheri, zan nuna jinƙai ga duk wanda na so in yi masa jinƙai.
20
Amma ya ce, ba za ka ga fuskata ba, don ba mutumin da zai gan ni yă rayu.”