Skip to content
Fitowa 33:14-15

Fitowa 33:14-15

14
Ubangiji ya amsa ya ce, “Zan tafi tare da kai, zan kuma rage maka nauyin kaya.”
15
Musa kuwa ya ce masa, “In ba za tă tafi tare da mu ba, to, kada ka ɗaga mu daga nan.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options