Skip to content
Fitowa 32:9-10

Fitowa 32:9-10

9
Ubangiji ya ce wa Musa, “Na ga waɗannan mutane, mutane ne masu taurinkai.”
10
Yanzu ka bar ni kurum fushina yă yi ƙuna a kansu, in hallaka su. Sa’an nan in maishe ka al’umma mai girma.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options