Skip to content
Fitowa 32:32-33

Fitowa 32:32-33

32
Amma yanzu, ina roƙonka ka gafarta zunubinsu, in ba haka ba, to, ka shafe ni daga littafin da ka rubuta.”
33
Ubangiji ya amsa wa Musa, “Duk wanda ya yi mini zunubi, shi zan shafe daga littafina.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options