Gå til innhold
Fitowa 30:17-19

Fitowa 30:17-19

17
Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Musa,
18
“Ka yi daro na tagulla, ka yi masa ƙafafun da za a ajiye shi da tagulla don wanki. Ka ajiye shi tsakanin Tentin Sujada da bagade, ka zuba ruwa a ciki.
19
Haruna da ’ya’yansa maza za su wanke hannuwansu da ƙafafunsu da ruwan da yake cikinsa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options