Skip to content
Fitowa 30:11-12

Fitowa 30:11-12

11
Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Musa,
12
“Sa’ad da za ku ƙidaya Isra’ilawa, dole kowanne yă biya domin yă fanshe kansa ga Ubangiji a lokacin da aka ƙidaya shi. Ta haka babu wata annobar da za tă buge su sa’ad da kuke ƙidaya su.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options