Skip to content
Fitowa 30:11-12

Fitowa 30:11-12

11
Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Musa,
12
“Sa’ad da za ku ƙidaya Isra’ilawa, dole kowanne yă biya domin yă fanshe kansa ga Ubangiji a lokacin da aka ƙidaya shi. Ta haka babu wata annobar da za tă buge su sa’ad da kuke ƙidaya su.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 90 chars

Options