Skip to content
Fitowa 24:15-16

Fitowa 24:15-16

15
Da Musa ya hau dutsen, sai girgije ya rufe dutsen,
16
sai ɗaukakar Ubangiji ta sauka a kan Dutsen Sinai, kwana shida girgije ya rufe dutsen, a rana ta bakwai, sai Ubangiji ya kira Musa daga cikin girgijen.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options