Skip to content
Fitowa 23:25-26

Fitowa 23:25-26

25
Ku bauta wa Ubangiji Allahnku, albarkansa kuwa za tă kasance a kan abincinku da ruwan shanku. Zan ɗauke cuta daga cikinku.
26
A ƙasarku, mace ba za tă yi ɓari ba, ba kuma za a sami marar haihuwa ba. Zan ba ku tsawon rai.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options