Skip to content
Fitowa 20:22-23

Fitowa 20:22-23

22
Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Musa, “Ka faɗa wa Isra’ilawa wannan. ‘Kun gani da kanku cewa na yi magana da ku daga sama.
23
Kada ku yi waɗansu alloli in ban da ni, kada ku yi wa kanku allolin azurfa ko na zinariya.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options