Skip to content
Fitowa 14:22-23

Fitowa 14:22-23

22
sai Isra’ilawa suka wuce cikin teku a kan busasshiyar ƙasa, ruwan ya zama musu katanga dama da hagu.
23
Masarawa suka bi su da dukan dawakan Fir’auna, da kekunan yaƙi, da mahayan, suka bi su cikin teku.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options