Skip to content
Afisawa 6:16-17

Afisawa 6:16-17

16
Ban da waɗannan kuma, ku ɗauki garkuwar bangaskiya, wadda za ku iya kashe dukan kibiyoyin wutar Mugun nan da ita.
17
Ku kuma ɗauki hular kwano na ceto, da takobin Ruhu, wato, Maganar Allah.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options