Skip to content
Afisawa 5:19-20

Afisawa 5:19-20

19
Ku yi zance da juna cikin zabura, da waƙoƙi, da kuma waƙoƙin ruhaniya. Ku rera, ku kuma yi kiɗe-kiɗe a zuciyarku ga Ubangiji.
20
Kullum ku dinga yin amfani da sunan Ubangijinmu Yesu Kiristi, kuna gode wa Allah Uba a kome.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options