Skip to content
Afisawa 3:8-9

Afisawa 3:8-9

8
Ko da yake ni ba kome ba ne a cikin dukan mutanen Ubangiji, aka ba ni wannan baiwa mai daraja don in faɗa wa Al’ummai cewa saboda Kiristi akwai albarkun da suka wuce gaban misali.
9
An zaɓe ni in bayyana wa dukan mutane shirin asirin nan wanda Allah, mahaliccin kome, ya ɓoye shekara da shekaru.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options