Skip to content
Afisawa 2:8-10

Afisawa 2:8-10

8
Allah ya cece ku ta wurin alheri sa’ad da kuka ba da gaskiya. Wannan kuwa ba yinku ba ne, kyauta ce daga Allah.
9
Ba kuwa saboda aikin lada ba, don kada wani yă ɗaga kai.
10
Ai, mu aikinsa ne, an sāke halittarmu a cikin Kiristi Yesu musamman domin mu yi kyawawan ayyuka, waɗanda Allah ya tanadar mana tun da fari, mu yi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options