Skip to content
Afisawa 2:8-10

Afisawa 2:8-10

8
Allah ya cece ku ta wurin alheri sa’ad da kuka ba da gaskiya. Wannan kuwa ba yinku ba ne, kyauta ce daga Allah.
9
Ba kuwa saboda aikin lada ba, don kada wani yă ɗaga kai.
10
Ai, mu aikinsa ne, an sāke halittarmu a cikin Kiristi Yesu musamman domin mu yi kyawawan ayyuka, waɗanda Allah ya tanadar mana tun da fari, mu yi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options