Skip to content
Afisawa 2:21-22

Afisawa 2:21-22

21
Ta wurinsa ne dukan ginin yake a haɗe, shi ne kuma yake sa ginin yă yi girma, yă zama haikali mai tsarki domin Ubangiji.
22
Ku ma sashe ne na wannan ginin da Kiristi ya yi inda Allah yake zaune ta wurin Ruhunsa.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options