Skip to content
Afisawa 2:16-18

Afisawa 2:16-18

16
A kan gicciye, Kiristi ya kawar da ƙiyayyar da take tsakaninmu da juna. Ya kuma kawo sulhu tsakaninmu da Allah.
17
Ya zo ya yi muku wa’azin salama; ku da kuke nesa da shi, ya kuma yi wa waɗanda suke kusa.
18
Gama ta wurinsa dukanmu za mu iya zuwa gun Uba ta wurin Ruhu guda.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options