Afisawa 2:1-2
1
Ku kam, a dā ku matattu ne saboda laifofinku da kuma zunubanku.
2
Kun yi rayuwa kamar yadda sauran mutanen duniya suke yi, cike da zunubi, kuna biyayya ga sarki masu ikon sarari sama, wato, ruhun nan da yanzu yake aiki a cikin masu ƙin biyayya ga Allah.