Skip to content
Afisawa 1:6-7

Afisawa 1:6-7

6
Ya yi haka don mu yabi Allah saboda alherin da ya yi mana saboda mu na ƙaunataccen Ɗansa ne.
7
A cikinsa muka sami fansa ta wurin jininsa, wato, yafewar zunubanmu. Kiristi ya yi wannan saboda yawan alherin Allah
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options