Skip to content
Afisawa 1:5-6

Afisawa 1:5-6

5
A cikin ƙauna, ya ƙaddara mu zama ’ya’yansa na riƙo ta wurin Kiristi Yesu, bisa ga nufinsa na alheri.
6
Ya yi haka don mu yabi Allah saboda alherin da ya yi mana saboda mu na ƙaunataccen Ɗansa ne.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options