Skip to content
Afisawa 1:19-20

Afisawa 1:19-20

19
Ina addu’a ku san girman ikon Allah wanda ya wuce misali, wanda yake namu. Ikon da yake aiki a cikinmu, ɗaya ne da ikon nan
20
da ya tā da Kiristi daga matattu, ya kuma sa ya zauna a hannun damansa a cikin mulkin samaniya.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options