Skip to content
Afisawa 1:15-16

Afisawa 1:15-16

15
Saboda haka, tun lokacin da na ji labarin bangaskiyarku cikin Ubangiji Yesu da kuma ƙaunar da kuke yi wa dukan mutanen Allah,
16
ban fasa yin godiya saboda ku ba, ina tuna da ku cikin addu’o’ina.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options