Skip to content
Mai Hadishi 7:16-17

Mai Hadishi 7:16-17

16
Kada ka cika yin adalci, fiye da kima, kada kuma ka cika yin hikima, don me za ka hallaka kanka!
17
Kada ka cika yin mugunta, kada kuma ka cika yin wauta, don me za ka mutu kafin lokacinka?
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options