Перейти до вмісту
Mai Hadishi 2:9-10

Mai Hadishi 2:9-10

9
Na ƙasaita fiye da kowane mutumin da ya riga ni zama a Urushalima. Cikin dukan wannan, hikimata ba tă rabu da ni ba.
10
Ban hana kaina duk wani abin da idona ya yi sha’awarsa ba; ban hana zuciyata wani jin daɗi ba. Zuciyata ta yi murna da dukan aikina, wannan kuwa shi ne ladan dukan famata.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options