Skip to content
Mai Hadishi 2:24-25

Mai Hadishi 2:24-25

24
Ba abin da mutum zai yi da ya fi yă ci, yă sha, yă ji wa ransa daɗi daga aikinsa. Na lura cewa wannan ma, ya fito daga hannun Allah ne,
25
gama in ba tare da shi ba, wa zai iya ci yă sha yă kuma ji daɗi?
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options