Skip to content
Mai Hadishi 2:1-2

Mai Hadishi 2:1-2

1
Na ce wa kaina, “Zo, zan gwada ka da jin daɗi don in ga abin da yake da kyau.” Amma wannan ma ya zama ba amfani.
2
Sai na ce, “Dariya hauka ce. Kuma me jin daɗi yake kawowa?”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options