Skip to content
Mai Hadishi 12:13-14

Mai Hadishi 12:13-14

13
Yanzu an ji kome; ga ƙarshen magana. Ka ji tsoron Allah ka kuma kiyaye umarnansa, gama wannan shi ne dukan hakkin mutum.
14
Gama Allah zai shari’anta kowane irin aiki, har da waɗanda aka yi a ɓoye, ko nagari ne, ko mugu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options