Skip to content
Maimaitawar Shari’a 6:14-15

Maimaitawar Shari’a 6:14-15

14
Kada ku bi waɗansu alloli, allolin mutanen da suke kewaye da ku;
15
gama Ubangiji Allahnku, wanda yake cikinku, Allah ne mai kishi, fushinsa kuma zai yi ƙuna gāba da ku, zai kuma hallaka ku daga fuskar ƙasar.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options