Maimaitawar Shari’a 5:2-5
2
Ubangiji Allahnmu ya yi alkawari da mu a Horeb.
3
Ba da kakanninmu ba ne Ubangiji ya yi wannan alkawari, amma da mu ne, da dukanmu waɗanda muke da rai a yau.
4
Ubangiji ya yi magana fuska da fuska da ku daga wuta a kan dutse.
5
(A wannan lokaci na tsaya tsakanin Ubangiji da ku, don in furta muku maganar Ubangiji, domin kun ji tsoron wutar, ba ku kuwa hau dutsen ba.) Ya ce,
Settings