Skip to content
Maimaitawar Shari’a 5:1-3

Maimaitawar Shari’a 5:1-3

1
Musa ya tattara dukan Isra’ila ya ce, Ku ji, ya Isra’ila, ƙa’idodi da dokokin da na furta a kunnuwanku a yau. Ku koye su, ku kuma tabbata kun bi su.
2
Ubangiji Allahnmu ya yi alkawari da mu a Horeb.
3
Ba da kakanninmu ba ne Ubangiji ya yi wannan alkawari, amma da mu ne, da dukanmu waɗanda muke da rai a yau.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options