Skip to content
Maimaitawar Shari’a 4:44-46

Maimaitawar Shari’a 4:44-46

44
Wannan ita ce dokar da Musa ya sa a gaban Isra’ilawa.
45
Waɗannan su ne farillai, ƙa’idodi da kuma dokokin da Musa ya ba su, sa’ad da suka fito daga Masar.
46
Sa’ad da suke a kwari kusa da Bet-Feyor, gabas da Urdun, a ƙasar Sihon sarkin Amoriyawa, wanda ya yi mulki a Heshbon, da Musa da Isra’ilawa suka ci da yaƙi sa’ad da suka fito daga Masar.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options