Skip to content
Maimaitawar Shari’a 4:16-18

Maimaitawar Shari’a 4:16-18

16
don kada ku lalace, ku kuma yi wa kanku gunki, siffa ta wani kama, ko a kamannin namiji, ko kuwa ta mace,
17
ko a kamannin wata dabba a duniya, ko na wani tsuntsun da yake tashi a sama,
18
ko kuwa a kamannin wata halittar da take rarrafe a ƙasa, ko na wani kifi a cikin ruwaye a ƙarƙashi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options