Skip to content
Maimaitawar Shari’a 4:15-16

Maimaitawar Shari’a 4:15-16

15
Ba ku ga wata siffa a ranar da Ubangiji ya yi magana da ku a Horeb daga wuta ba. Saboda haka ku lura da kanku sosai,
16
don kada ku lalace, ku kuma yi wa kanku gunki, siffa ta wani kama, ko a kamannin namiji, ko kuwa ta mace,
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options