Skip to content
Maimaitawar Shari’a 31:11-12

Maimaitawar Shari’a 31:11-12

11
sa’ad da dukan Isra’ila suka zo, don su bayyana a gaban Ubangiji Allahnku, a wurin da zai zaɓa, za ku karanta wannan doka a gabansu, a kunnuwansu.
12
Ku tattara mutane, maza, mata da kuma yara, da baƙin da suke zama a cikin garuruwanku, saboda su saurara, su kuma koyi tsoron Ubangiji Allahnku, su lura, su bi dukan kalmomin wannan doka.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options