Skip to content
Maimaitawar Shari’a 31:10-11

Maimaitawar Shari’a 31:10-11

10
Sa’an nan Musa ya umarce su ya ce, “A ƙarshen kowace shekara bakwai, a shekara ta yafe basusuwa, a lokacin Bikin Tabanakul,
11
sa’ad da dukan Isra’ila suka zo, don su bayyana a gaban Ubangiji Allahnku, a wurin da zai zaɓa, za ku karanta wannan doka a gabansu, a kunnuwansu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options