Skip to content
Maimaitawar Shari’a 28:49-50

Maimaitawar Shari’a 28:49-50

49
Ubangiji zai kawo al’umma daga nesa, daga iyakar duniya, ta sauko a kanku kamar gaggafa, al’ummar da ba ku san yarenta ba,
50
al’umma mai zafin hali wadda ba ta ba wa tsofaffi girma, kuma ba ta tausayin yara.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options