Skip to content
Maimaitawar Shari’a 28:21-22

Maimaitawar Shari’a 28:21-22

21
Ubangiji zai aiko muku da annoba wadda za tă manne muku, tă cinye ku cikin ƙasar da za ku shiga, ku mallake ta.
22
Ubangiji zai buga ku da cuta mai lalacewa, da zazzaɓi, da ƙuna, da zafin rana, da fāri, da burtuntuna, da fumfuna, waɗanda za su azabtar da ku sai kun hallaka.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options