Skip to content
Maimaitawar Shari’a 28:16-19

Maimaitawar Shari’a 28:16-19

16
Za ku zama la’anannu a birni da kuma a ƙauye.
17
Za a la’anta kwandonku da kwanon kwaɓan kullunku.
18
Za a la’anta ’ya’yan cikinku, haka ma hatsin gonarku, da ’ya’yan shanunku da ’yan tumakinku.
19
Za a la’anta ku sa’ad da kuka shiga da sa’ad da kuka fita.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options