Skip to content
Maimaitawar Shari’a 28:15-16

Maimaitawar Shari’a 28:15-16

15
Amma fa, in ba ku yi biyayya ga Ubangiji Allahnku ba, ba ku kuma lura kun bi dukan umarnansa da ƙa’idodin da nake ba ku a yau ba, dukan la’anan nan za su zo a bisanku, su kuma same ku.
16
Za ku zama la’anannu a birni da kuma a ƙauye.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options