Skip to content
Maimaitawar Shari’a 22:20-21

Maimaitawar Shari’a 22:20-21

20
Amma fa in zarge gaskiya ne, ba a kuwa sami shaidar budurcin yarinyar ba,
21
sai a kawo ta a ƙofar gidan mahaifinta, a can mazan gari za su jajjefe ta da dutse har tă mutu. Ta yi abin kunya a Isra’ila ta wurin lalaci a yayinda take a gidan mahaifinta. Dole ku fid da mugu daga cikinku.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options