Skip to content
Maimaitawar Shari’a 22:15-18

Maimaitawar Shari’a 22:15-18

15
sai mahaifin yarinyar da mahaifiyarta su kawo shaida cewa ita budurwa ce wa dattawan gari a ƙofar garin.
16
Mahaifin yarinyar zai ce wa dattawa, “Na ba da ’yata aure ga wannan mutum, amma ya ƙi ta.
17
Yanzu ya zage ta cewa, ‘Ban sami ’yarku budurwa ba.’ Amma ga shaidar budurcin ’yata.” Sa’an nan iyayenta za su shimfiɗa zanen a gaban dattawan garin,
18
dattawan kuwa za su ɗauki mutumin su hukunta shi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options