Skip to content
Maimaitawar Shari’a 21:6-7

Maimaitawar Shari’a 21:6-7

6
Sa’an nan dukan dattawan garin da yake kurkusa da gawar za su wanke hannuwansu a bisa karsanan da aka karye wuyar a kwarin,
7
za su kuma furta, “Hannuwanmu ba su zub da wannan jini ba, idanunmu kuma ba su ga an yi haka ba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options