Skip to content
Maimaitawar Shari’a 21:19-20

Maimaitawar Shari’a 21:19-20

19
mahaifinsa da mahaifiyarsa za su kama shi su kawo shi ga dattawa a ƙofar garinsu.
20
Za su ce wa dattawan, “Wannan ɗanmu gagararre ne, mai tawaye. Ba ya mana biyayya. Mai zari ne, kuma mashayi.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options