Skip to content
Maimaitawar Shari’a 21:12-13

Maimaitawar Shari’a 21:12-13

12
Ka kawo ta gidanka ka sa tă aske kanta, tă yanka kumbanta
13
tă kuma tuɓe tufafin da ta sa sa’ad da aka kama ta. Bayan ta zauna a gidanka ta kuma yi makokin mahaifinta da mahaifiyarta wata ɗaya cif, sai ka shiga wurinta ka zama mijinta, za tă kuwa zama matarka.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options