Maimaitawar Shari’a 21:12-13
12
Ka kawo ta gidanka ka sa tă aske kanta, tă yanka kumbanta
13
tă kuma tuɓe tufafin da ta sa sa’ad da aka kama ta. Bayan ta zauna a gidanka ta kuma yi makokin mahaifinta da mahaifiyarta wata ɗaya cif, sai ka shiga wurinta ka zama mijinta, za tă kuwa zama matarka.