Skip to content
Maimaitawar Shari’a 21:10-12

Maimaitawar Shari’a 21:10-12

10
Sa’ad da kuka tafi yaƙi da abokan gābanku, sai Ubangiji Allahnku ya bashe su a hannuwanku kuka kuma kama su a matsayin bayi,
11
in ka ga wata kyakkyawar mace wadda ta ɗauki hankalinka a cikin bayin, za ka iya aure ta tă zama matarka.
12
Ka kawo ta gidanka ka sa tă aske kanta, tă yanka kumbanta
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options